Advertisement

Dan majalisa yayi saduda, ya amince da ziyartar ofishin yan sanda domin bada amsar tambayoyi

Dino Melaye zai bada amsar tambayoyi ne kan zargin daukar nauyin wasu yan tawaye da aka kama kwanan baya a jihar Kogi
Advertisement

Dino Melaye zai bada amsar tambayoyi ne kan zargin daukar nauyin wasu yan tawaye da aka kama kwanan baya a jihar Kogi.

Advertisement

Bayan ya kwashi lokuta da dama kin amincewa da gayatar da yan sanda sukla yi masa, dan majalisar ya shiga hannun jami'an tsaron filin jirgin sama na Abuja yayin da yake kokarin tafiya kasar Morocco domin gabatar da wani aiki da gwamnatin tarayya ta tura shi.

Yana mai cewa, duk cikin shirin saka masa tarko, rundunar yan sanda sun janye jami'an dake tsaran shi.

Sakamakon kai-kawo dake faruwa tsakanin shi da jami'an tsaro wanda ya zama abun muhawara a kakafen sada zumunta, daga karshe dai sanatan ya amince da ziyartar ofishin yan sanda.

Advertisement

Ya rubuta a shafin sa na twitter "Yau zan gabatar da kaina gaban yan sanda, shirin da nike na fadan gaskiya tare da kare hakkin talakan Nijeriya tana nan daram-dam-dam. Zamu yi nasara".

Dino Melaye yana dayta daga cikin yan siyasa da ake dama

Advertisement
Latest Videos
Advertisement