Advertisement
Tun ba yau ba hukumar yan sanda ke neman sanatan bisa zargin da wasu yan fashi suka yi na cewa shike mara masu baya wanda shi sanatan ya musanta
Advertisement
Sanata mai wakiltar jihar Kogi ya sanar da haka a shafin sa ta kafar sada zumunta.
Advertisement
Ya rubuta "Yanzu nan wasu jami'an tsaro suka kama ni a filin jirgin sama na Nnamdi Azikwe hanya ta na zuwa kasar Morroro domin gudanar da aiki wanda gwamnatin tarayya ta dauki nauyi".
Tun ba yau ba hukumar yan sanda ke neman sanatan bisa zargin da wasu yan fashi suka yi na cewa shike mara masu baya wanda shi sanatan ya musanta.
Yan fashin sun bayanna hakan yayin da aka gabatar dasu gaban jama'a a farfajiyar hukumar yan sanda.
Kan wannan dalilin kakakin yace yan sanda zasu kama shi don kare kanshu bisa zargin da aka yi masa.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement