ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Tsohon mataimakin shugaban kasa yace wa'adi daya zai yi idan aka zabe shi

Atiku yace a shirye yake ya rattaba hannu ga takardar na tabbatar da cewa bai ketara alkawarin da ya dauka game da wa'adin sa.

Hirar shi da jaridar Thisday, dan takarar jam'iyar PDP ya sha alwashin tsaya kan batan shi na yin wa'adi daya a saman mulki.

Ya kalubalanci shugaba Muhammadu Buhari idan yace shima ya dauki irin alkawarin a shekarar 2011 amma kuma ya saba wa alkawarin da ya dauka.

Yace alkawarin ta sha bam-bam da wanda Buhari dauka domin a shirye yake ya sa hannu ga takarda na tabbatar da yin wa'adi daya.

ADVERTISEMENT

Ya fadi hakan ne a wajen taron jam'iyar PDP da aka gudanar jihar Borno cikin watan Juli.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT