Mun samu labari cewa akalla mutum 10 suka mutu yayin da yan kunar bakin wake suka kai hari a masallacin jami’ar Maiduguri asubancin ranar litinin 17 ga watan Yuli.
Mutum 10 sun rasu sanadiyar farmaki da yan kunar bakin wake suka kai a masallaci
‘Yan kunar bakin wake sun tada bam a cikin masallaci yayin da ake sallar asuba
Har yanzu dai babu wata karin bayani game da harin amma bisa ga labarin Daily trust yan ta’adar sun tada bam a masallacin yayin da ake sallar asuba.
Jaridar sun ta kawo rahoto cewa mace ce ta kai harin.
Daily mail tace bam din ya fashe dai-dai karfe 5:30 a unguwar London ciki dake garin Maiduguri.
ADVERTISEMENT
Mun kara samun labari cewa an kai farmaki a wurare da dama a cikin babban birnin jihar Borno
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Top 10 African countries with the highest crime rates
BREAKING: Sam Larry in police custody over Mohbad's death probe
NADECO calls for Tinubu's resignation amidst academic scandal
BBNaija's Angel debunks rumours tagging her relationship with Soma as PR
Sam Larry pleads his innocence over alleged involvement in Mohad's death
3 things you shouldn't do for a woman you are not married to
Why some people refrigerate their condoms before use
The wild sex and sexual practices of ancient Rome
Nigerians react as Amaechi, Adeyanju spotted in Law School
ADVERTISEMENT