Advertisement
Mutum 10 sun rasu sanadiyar farmaki da yan kunar bakin wake suka kai a masallaci
‘Yan kunar bakin wake sun tada bam a cikin masallaci yayin da ake sallar asuba
Advertisement
Mun samu labari cewa akalla mutum 10 suka mutu yayin da yan kunar bakin wake suka kai hari a masallacin jami’ar Maiduguri asubancin ranar litinin 17 ga watan Yuli.
Advertisement
Har yanzu dai babu wata karin bayani game da harin amma bisa ga labarin Daily trust yan ta’adar sun tada bam a masallacin yayin da ake sallar asuba.
Jaridar sun ta kawo rahoto cewa mace ce ta kai harin.
Daily mail tace bam din ya fashe dai-dai karfe 5:30 a unguwar London ciki dake garin Maiduguri.
Mun kara samun labari cewa an kai farmaki a wurare da dama a cikin babban birnin jihar Borno
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement