Advertisement
Ahmed Babba-Kaita da Lawal Gumau sunyi nasarar lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Bauchi da Katsina cikin watan Agusta.
Advertisement
Shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya rantsar da sabbin Sanatoci Ahmed Baba-Kaita da Lawal Gumau shigar su farfajiyar majalisar.
Advertisement
An rantsar dasu a zaman da majalisar tayi ranar 10 ga watan Oktoba.
Sanatocin sunyi nasarar lashe zaben cike gurbi da aka gudanar a jihar Bauchi da Katsina.
Ahmed Babba-Kaita yayi nasarar lashe zaben cike gurbin da aka gudanar a watan Agusta na wakiltar arewacin jihar Katsina karkashin jam'iya mai mulki ta APC.
Ya doke dan uwan shi na jam'iyar PDP a zaben domin maye gurbin marigayi Bukar Mustapha a majalisar dokokin tarayya.
Advertisement
Shima Lawal Gumau yayi nasarar lashe zaben jihar Bauchi wanda aka gudanar ranar 11 ga watan Agusta karkashin jam'iyar APC.
Zai wakilci yankin kudancin jihar Bauchi a zauren majalisar dattawa bayan yayi nasarar maye gurbin marigayi Ali Wakili wanda ya rasu cikin watan Maris na 2019.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Music
Pulse List: Top 10 Collaborations of 2025
26.12.2025
Music
Pulse List: Top 10 EPs of 2025
25.12.2025
Advertisement