Advertisement
An nada shi a matsayin shugaban ahlus-sunnah na nahiyar turai baki daya
Advertisement
Bayan gayatar da babba malamin ya karba daga kungiyar Sautus-sunnah na nahiyar turai kwanan baya an ka nada shi a matsayin shugaban ahlus sunnah na nahiyar kasashen turai baki daya.
Advertisement
"Mun yi nazarin kungiyoyi-kungiyoyi na Musulunci da Ahlus Sunnah a duniya, sama da kungiyoyi sittin (60), a kasashe daban-daban. Amma ba mu ga kungiyar da Allah Ya ba nasara cikin takaitaccen lokaci irin wadda Ya ba kungiyar Izala ba" inji jagoran kungiyar sautus-sunnah na kasar turai.
Bisa ga labarin da jaridar Rariya ta fitar, kungiyar sautus-sunnah ta kara gina ma kungiyar Izala ofishi karkkashin cibiyar ta.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement