Advertisement
Yayi masu fatan alheri na samun nasara a gasar wanda za'a fara a cikin watan Yuni a kasar Rasha.
Advertisement
Yan wasan sun ziyarci shugaban a fadar sa dake nan Abuja domin neman yardar sa kafin su bar kasar.
Advertisement
Shugaban tare da mataimakin sa da wasu jami'an gwamnatin da suka hada da ministan wasanni da na watsa labarai sun halarci ganawar.
Yan wasan zasu zarce zuwa kasar waje inda zasu taka leda kasar Czech Republic da Ingila a wasan sada zumunci kafin a fara gasar kofin duniya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement