ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Fitacciyar Jaruma, Hauwa Maina ta rasu

Ta rasu a asibitin Aminu Kano dake nan Kano bayan wata rashin lafiya da take jinya a daren ranar laraba

Ta rasu a asibitin Aminu Kano dake nan Kano bayan wata rashin lafiya da take jinya.

Za'ayi jana'izar ta yau alhamis a garin kaduna, inda take zaune.

Ta rasu tana da shakara 48 kana ta  bar yara biyu, Maryam da Abdulrahman.

Hauwa Maina, tana daga cikin jarumai da suka raya masana'antar fim ta Kannywood, ta fara harkar fim tun shekarar 1999.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT