Advertisement
Karfi da yaji yan zanga-zangar sun rinjaye jami'an tsaro dake zaure kana sun kwace sandan majalisar
Advertisement
Kamar yadda labari yazo mana ana kyautata zaton cewa yan zanga-zangar magoya bayan sanata Omo Ovie-Agege, dan majalisar da aka dakatar.
Advertisement
Karfi da yaji yan zanga-zangar sun rinjaye jami'an tsaro dake zaure kana sun kwace sandan majalisar.
Lamarin ya faru yayin da ake zaman majalisa wanda mataimakin shugaban majalisa Ike Ekweremadu ke jagoranta tsabanin rashin Bukola Saraki wanda yayi tafiya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement