ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Zamu sasanta da boko haram domin kubutar da yan matan da aka sace

Shugaban ya sanar da hakan ne yayin da sakataren ayyukan waje na kasar Amurka  Mista Rex Tillerson ya ziyarce shi a fadar sa dake Abuja

Shugaban ya sanar da hakan ne yayin da sakataren ayyukan waje na kasar Amurka  Mista Rex Tillerson ya ziyarce shi a fadar sa dake Abuja.

A labarin da ya kakakin shugaban Femi Adeshina ya fitar bayan ganawar shugaban da mista Tillerson, ta ce shugaban ya shaida ma sakataren cewa gwamnatin sa na aiki da wasu masu shiga tsakani da wasu kungiyoyi kasashen waje domin kubutar da yan matan cikin lafiya ba tare da wani abu ya same su.

Shima sakataren ya kara da cewa gwamnatin kasar Amurka na iyta bakin kokarinta wajen bayar da gudummawar don ganin an ceto yan matan da mayakan boko haram sukla sace.

Ziyara da ya kai ma shugaban ranar litinin 12 ga watan maris, sakataren ayyukan waje da shugaba Buhari sun tattauna kan batutuwa da suka hada da yaki da ta'adanci da ayyukan jinkai a yankin ganbashin arewa da kuma tattalin arzikin kasa.

Enhance Your Pulse News Experience!

Get rewards worth up to $20 when selected to participate in our exclusive focus group. Your input will help us to make informed decisions that align with your needs and preferences.

I've got feedback!

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT