Advertisement
Dan wasan Egypt ya lashe kyuatar gwarzon shekara na nahiyar kasashen larabawa
Salah yana kan gaba wajen samun kyautar gwarzon shekara ta nahiyar Afrika wanda za'a gudanar da bikin a kasar Ghana ranar Alhamis.
Advertisement
Ya samu kyautar bayan zaben da yan jarida masu fitar da labarun wasannin motsa jiki su 100 daga kasashen yankin larabawa suka yi.
Advertisement
Salah mai shekaru 25 ya taka rawan gani bana tunda ya sauya sheka daga AS Roma zuwa Liverpool wanda ya samu damar sanya kwallaye 17 a gasar firimiya.
Ya taimaka wajen ganin kasar shi Egypt ta tsira a wassanin share fage na gasar cin kofin duniya.
Yan wasan kasar Syria Omar Khribin da Omar Al-soma suka biyo bayan a gasar zama gwarzon dan wasan nahiyar larabawa.
Advertisement
Sallah shine mafi farin jini wajen samun kyuatar gwarzon dan wasan nahiyar Afrika wanda za'a fitar ranar alhamis a bikin gasar wanda za'a gudanar a birnin Accra babban birnin kasar Ghana.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement