Advertisement

Matan Kannywood da suka nishadantar da al'umma shekarun baya

kafin shigowar wasu jarumai mata da ake damawa dasu a yanzu a wannan farfajiyar an samu wasu da dama wadanda har yanzu ,masoya da masu bibiyar fina-finai hausa suna kewar su.
Advertisement

A cikin tsawon shekarun da wannan dandalin ta samu asali an samu jarumai mata da dama da suka faranta mana rai da ire-iren rawar da suke takawa a idon telibijin.

Advertisement

Mafi yawancinsu a daina jin duriar su ne kasancewa shiga sahun gaba na rayuwar zamantakewar aure.

Domin martaba da raya wannan dandalin da take nishadantar damu a ko da yaushe bari mu waiwaya baya mu tuna wasu daga cikin tsofin jarumai mata gwarzaye da suka nishadantar damu shekarun baya kafin ire-iren su Hadiza Gabon da Rahama Sadau su amshi tutar raya masana'antar,

Saima Muhammed

Abida Muhammed

Advertisement

Fati Muhammed

Rukayya Umar Dawaiyya

Sadiya Gyale

Safiya Musa

Samira Ahmed

Advertisement

Hafsat shehu

Mansura Isa

Muhibbat Abdulsalam

Wadannan sun tare da wasu da dama sun taka rawar gaske yayin da ake damawa dasu a harkar fim kuma sun taimaka wajen inganta ki'imar al'adar arewa ga bainar jama'a.

Muna musu fatan alheri tare da jinjina masu bisa gudummawar da suka bada a masana'antar kannywood.

Advertisement
Advertisement
Latest Videos
Advertisement