Advertisement

Buhari ya sauka jihar Adamawa inda zai kaddamar da wasu ayyukan raya kasa(Hotuna)

Ya isa garin Yola babban birnin jihar kai tsaye daga mahaifar shi Daura inda yayi kwana  hudu domin yin ta'aziyar yan uwansa da suka rasu
Advertisement

Shugaban ya samu tarba daga jami'an gwamantin jihar Adamawa yayin da sauka a filin jirgi dake Yola yau talata 20 ga wata.

Advertisement

Ya isa garin Yola babban birnin jihar kai tsaye daga mahaifar shi Daura inda yayi kwana  hudu domin yin ta'aziyar yan uwansa da suka rasu.

Yayin ziyarar, shugaban banda sauran ayyukan zai kaddamar da offishin hukumar hana cin hanci da rashawa na gwamnatin jihar.

Advertisement
Latest Videos
Advertisement