Advertisement
Ya samu matsayin ne bayan rasuwar tsohon shugaban rundunar yan sandan kasa Alhaji Ibrahim Coomasie wanda ke rike da sarautar gabanin rasuwar shi.
Advertisement
Masarautar Katsina karkashin shugabancin mai martaba Alhaji Abdulmumin Kabir Usma ta nada tsohon dan majalisar dattawa sanata Ibrahim Ida da sarautar Sardaunan Katsina".
Advertisement
Ya samu matsayin ne bayan rasuwar tsohon shugaban rundunar yan sandan kasaAlhaji Ibrahim Coomasie wanda ke rike da sarautar gabanin rasuwar shi.
Wannan labarin ya fito ne a cikin wata sako da sakataren masarautar kuma mai sarautar 'Sallamar Katsina"Alhaji Bello Ifo ya sanar ma manema labarai.
Tsohon dan majalisar ya wakilci jihar Katsina a farfajiyar majalisar tarayya tsakanin shekarar 2007 zuwa 2011.
Shine mai rike da sarautar 'Dan majen katsina' kafin wannan sabon sarautar da masarautar ta nada mashi.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Archive
5 African countries to travel to by road from Nigeria
02.05.2023
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement