Advertisement
Rahama Sadau ta samu lambar yabo a
Advertisement
Gidauniyar Global Women Empowerment network wanda ke karkashin kulawar majalisar dinkin duniya ta karrama ta da lambar yabo bisa rawar da take taka wa wajen daga tutar mata.
Advertisement
An karrama ta da kyauta mai taken "haske mai haskawa".
Jarumar ta bayyana hakan tare da hotunan da ta dauka a wajen taron tare da lambar yabon da ta amsa. tayi murnar samun karramawar a shafin ta na Instagram.
Jarumar shirin Rariya ta garzaya birnin New york dake kasa Amurka daga kasar Cyprus inda take karatu don samun kyuatar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement