Advertisement
Ya tabbatar da haka a gaban kotu ranar laraba 30 ga watan Agusta
Advertisement
Kasurgumin mai garkuwa da mutane Chukwudumeme Onwuamadike wanda aka fi sani da Evans ya nemi kotu da sassauta hukunci don ya amince da laifin da ake zargin sa dashi.
Advertisement
Evans ya amince da zargin laifuffuka guda biyu da ake tuhumar sa dashi a gaban kotu dake Ikeja na jihar Lagos ranar laraba 30 ga watan Agusta 2017 tare da wasu abokanan aikin shi.
Mai sharia Hakeem Oshodi ya bada umurni na a kule Evans a kurkukun Kirikiri har sai ranar 19 na watan Octoba da za’a kara zama a kotu.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement