Advertisement
Maza 19, mata 3 da yara 3 suka mutu sakamakon harin da ake zargin wasu makiyaya da kai wa kauyen Dandu dake karamar hukumar Bassa
Advertisement
Ana zargi wasu makiyaya da gudanar da harin wanda yayi sakamakon mutuwar maza 19, mata 3 da yara 3.
Advertisement
Kamar yadda Channelstv ta fitar lamarin ya faru ne a daren ranar litinin 12 ga wata a kauyen Dandu na gundumar Kwall dake karamar hukumar Bassa na jihar.
Wannan lamarin ya faru kwana hudu bayan ziyarar aiki da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai jihar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement