Advertisement
kakakin rundunar sojjin kasa birgediya janar Sani Usma ya sanar da haka ranar alhamis 15 ga wata 2018.
Advertisement
kakakin rundunar sojjin kasa birgediya janar Sani Usman ya sanar da haka ranar alhamis 15 ga wata 2018.
Advertisement
A bisa sanarwar da kakakin yayi, duk wanda ke da labarin da zai taimaka wajen kama Abubakar Shekau yana iya tuntubar rundunar sojjin Nijeriya ko dakarun Operation lafiya dole da sauran hukumomin tsaro ko kuma iya tuntubi cibiyar watsa labarai na rundunar kai tsaye a kan lamba 193.
A ranar talata na makon nan rundunar ta sanar cewa sun samu labarin mai nuna cewa Shekau yana saka rigunan mata domin kaurace ma kamuwa.
Kakakin ya sanar cewa sun samu wannan kwakkawarar labarin daga wasu yan ta'adar da suka kama sanadiyar harin da suka kai ma kungiyar a dajin sambisa kwanan baya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement