Advertisement
An sallami wakilin gidan rediyo na Freedom fm daga jerin yan jaridar gidan gwamnatin jihar Kano
Wannan sallamar tana da alaka da labarin da wakilin ya fitar a baya na arangamar da gwamnan jihar yayi da yan fashi da makami a hanyar sa na zuwa garin Jos daga Abuja
Advertisement
Gwamnatin jihar Kano ta sallami wakilin gidan rediyon Freedom fm Abbass Yusha’u daga cikin yan jarida dake kawo rahoton gidan gwamnati.
Advertisement
Wannan sallamar tana da alaka da labarin da wakilin ya fitar a baya na arangamar da gwamnan jihar yayi da yan fashi da makami a hanyar sa na zuwa garin Jos daga Abuja.
A baya dai wakili daga ofishin yada labarai na gwamnatin ya tabbatar da labarin amma daga baya gwamnatin ta musanta haka.
Bayan aikawan da tayi ga gidan rediyon freedom fm na janye Abbas gwamnatin ta samu wani da zai maye gurbin sa.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement