Advertisement
Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da ranar litinin 2 ga watan Octoba a matsayin ranar hutu
Dambazau yayi kira ga 'yan Nijeriya da su cigaba da bunkasa zaman lafiya da hadin kai a ƙasa
Advertisement
Gwamnatin tarayya ta bada ranar litinin 2 ga watan Octoba a matsayin ranar hutu.
Advertisement
An bada wannan hutun don murnar bikin cika shekaru 57 da samun yancin kai.
Bisa rahoton jaridar Vanguard, ministan harkokin cikin gida Lt.Gen Abdurahman Dambazau yayi wannan sanarwar.
A wata takada da sakatere na dindin na ma’katar Abubakar Magaji ya sa hannu, ministan yana ma 'yan Nijeriya barka na cika shekara 57 da samun yanci.
Dambazau yayi kira ga yan Nijeriya da su cigaba da bunkasa zaman lafiya da hadin kai a ƙasa.
Advertisement
Nijeriya ta samu yancin kai ranar 1 na watan Octoba 1960 bayan ta kwashi shekaru 59 karkashin mulkinmallakar turawan Britaniya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement