Advertisement
Za'a daura aurenta da Al-mustapha Abubakar ranar juma'a 26 ga wata
Advertisement
Za'a daura aurenta da Almustapha Abubakar ranar juma'a 26 ga wata a nan garin Kano dai dai karfe hudu na yamma.
Advertisement
Jarumar zata sake aure ne bayan mutuwar tsohon mijinta Hamza Rijiyar Zaki wanda ya rasu shekarun baya.
Abida Muhammad tana cikin Jaruman da suka taka muhimmiyar rawa wajen farfado da masana'antar fina-finan hausa kuma tauraronta ya haska kwarai da gaske.
Advertisement
A zamanin da tsohuwar jarumar take tashe tana sahun gaba cikin jerin matan da ake ji dasu a farfajiyar masana’antar shirya fina-finan Hausa.
Bayan auren ta da tsohon mijin ta marigayi Hamza Rijiyar Zaki aka daina jin duriarta a dandalin fim.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement