Advertisement
Ya fitar da sabon jam’iya wanda a karkashin ta zai fito takarar shugaban kasa a zaben 2019
Advertisement
Tsohon hadimin marigayi tsohon shugaban kasa zamanin mulkin soja Manjo Hamza Al-Mustapha ya fitar da sabon jam’iya wanda a karkashin ta zai fito takarar shugaban kasa a zaben 2019.
Advertisement
Al-mustapha ya kaddamar da sabon jam’iyyar mai suna Green party of Nigeria (GPN) tun cikin watan Afrilu na 2017 amma sai ranar 3 ga watan octoba ya tabbatar da fitowar sa.
Tun ranar 3 ga watan octoba hotunan kamfe na Al-mustapha ke yawo a yanar gizo.
A baya cikin 2013 shi dai tsohon dogarin Marigayi Abacha ya sanar cewa baya sha’awar shiga siyasa.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement