Advertisement
Yace uwargidan ta samu wannan matsayin bisa rawar da take takawa wajen bayar da gudummawa ga mata da yara marasa galihu
Advertisement
Wakilin cibiyar na Nijeriya Mista Charles-Martin Jjuuko ya bayyanar da haka a wata takarda da ya fitar ma manema labarai ranar asabar 17 ga wata a garin Abuja.
Advertisement
A sanarwar da ya fitar, za'a mika ma uwargidan shugaban kasa takardar mukamin ranar litinin 19 ga wata a nan babban birnin tarrayya.
Yace uwargidan ta samu wannan matsayin bisa rawar da take takawa wajen bayar da gudummawa ga mata da yara marasa galihu.
Da sabon matsayin Aisha Buhari zata goyi bayan wayar da kan al'umma kan yaduwar cutar kanjamau tsakanin iyaye mata da yaran su da kuma hanyoyin da za'a bi wajen magance yaduwar cutar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement