Advertisement
Kungiyar al'ummar musulmin Rwanda ta soki matakin, inda daya daga cikin jagororin kungiyar ya ce wannan ba shi ne matakin da ya kamata gwamnati ta dauka ba.
Advertisement
A labarin da BBC ta fitar gwamnatin ta ce ta dauki matakin ne saboda yadda kiran sallan ke damun mutanen da ke makwabtaka da masallatan musamman a shiyar Nyarugenge inda masallaci mafi girma a kasar yake.
Advertisement
A cewarsa, kamata ya yi gwamnati ta amince a dinga rage karar lasifika a lokacin kiran Sallan.
Rwanda ta kafa wata sabuwar doka da za ta kula da lamurran gudanar da addini a kasar.
Wannan matakin ya biyo bayan kulle wasu wuraren bautar yan addinin kirista a fadin kasar mara tsari.
A kwanan baya ma gwamnatin Rwanda ta rufe coci sama da 700 saboda dalilai na tsaro da kiwon lafiya.Sannan an kame malaman coci da dama.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement