Advertisement
Jami'in hulda da jama'a na hukumar yan sanda Terna Tyotev ya fada ma manema labarai a garin Jos cewa maharan sun kara da kona gidaje 10
Advertisement
Hukumar yan sanda na jihar Filato ta tabbatar da rasuwar mutum 6 tare da jikata mutum 5 a harin da aka kai kauyen Taagbe dake karamar hukumar Bassa a daren ranar asabar.
Advertisement
Jami'in hulda da jama'a na hukumar yan sanda Terna Tyotev ya fada ma manema labarai a garin Jos cewa maharan sun kara da kona gidaje 10.
Ya kara da cewa an kai wadanda suka jikata asibiti domin neman magani.
Wannan harin ya faru bayan kwana daya da gwamnan jihar Simon Lalung ya kafa dokar hana fita a karamar hukumar domin kawo karshen hare-hare da ake kaiwa al'ummar yankin.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement