Advertisement
Harin ba zata yayi sanadiyar mutuwar jami’an da aka harba a korama
Advertisement
Sojoji 4 da wani dan farin kaya sun rasa rayukar su sanadiyar harin ba zata da wasu da ake zargin cewa tsageru ne suka kai a jihar Bayelsa.
Advertisement
A bisa bayanin da jaridar The Punch ta ruwaito, tsagerun sun kai harin ne a korama dake karamar hukumar Ekeremor na jihar yayin da wadanda abun ya shafa ke dawowa daga kauyen Letugbene.
Shugaban majalisar matasa Ijaw na yankin Tare Porri ya tabbatar da haka ma manema labarai.
Ya kara da cewa baya tunani akwai wani yasa tsagerun suka aikata haka.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement