ADVERTISEMENT

Aisha Buhari ta taya al'ummar yankin arewa maso gabas murna da samun sabon hukuma

Uwargidan tayi kira ga ma'aikatar hukumar da su tabbatar sun gabatar da tsare-tsaren su domin tallafawa al'ummar yankin

Matar shugaban kasa Aisha Buhari ta taya gwamnati da al'ummar yankin gabashin arewa na kasar murna da aka kaddamar da sabon ma'aikatar arewa maso gabas wato North East Development Commission (NEDC)

A bisa sakon taya murna da kakakin ta malam Suleiman Haruna ya fitar ranar talata a garin Abuja, hukumar zata kasance cibiyar bada agaji ga wadanda rikicin ta'adanci ya shafa.

Kasancewa ta taka muhimmiyar rawa wajen ganin cewa an kaddamar da hukumar, Aisha Buhari ta nuna farin cikin ta inda take cewa hakika alheri ne kafa hukumar.

Uwargidan tayi kira ga ma'aikatar hukumar da su tabbatar sun gabatr da tsare-tsaren su domin tallafawa al'ummar yankin.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

Nancy Isime names the kind of actors she prefers to kiss on set

Nancy Isime names the kind of actors she prefers to kiss on set

How Abacha's death saved my dad's life 24hrs before execution - Diya's son

How Abacha's death saved my dad's life 24hrs before execution - Diya's son

The best way to brush your teeth to prevent mouth odour

The best way to brush your teeth to prevent mouth odour

Whitemoney drags BBNaija women, says they waste their time on the show

Whitemoney drags BBNaija women, says they waste their time on the show

5 reasons you'd be lucky to date a woman with a higher s*x drive than you

5 reasons you'd be lucky to date a woman with a higher s*x drive than you

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT