Ahmed Musa ya koma kasar Saudiya da taka leda
Tsohon kungiyar sa ta Leicester ta amince da yarjejeniyar kungiyar Al-nassr kan fam miliyan 16 na siyan dan wasan Nijeriyan.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng