ADVERTISEMENT

Shugaba Buhari ya isa jihar Benuwe

Shugaban a sauka babban birnin jihar daidai karfe 10:43 na safe

Shugaban ya isa Makurdi babban birnin jihar a daidai karfe 10:43 na safe inda gwamnan jihar Samuel Ortom ya tarbe shi yayin da ya sauka daga jirgi.

Shugaban zai gana da sarakunan gargajiya a fadar sarkin kabilar Tiv Farfesa James Ayatse inda da zasu tattauna kan hanyar dakile rikicin dake faruwa a jihar tsakanin makiyaya da manoma.

Wannan ziyara yana cikin shirin ziyaruruka da shugaban zai kain yankunan da rakici ya shafa.

Bayan rahotani da ya samu daga jami'an tsaro shugaban ya sanar da cewa zai kai ziyara jihohin Taraba, Yobe, Benuwe, Zamfara borno da rivers.

ADVERTISEMENT

Shugaban zai kai  ziyara jihar Taraba a makon da ya gabata.

Jihar Benuwe tana daya daga cikin jihohi da rikici ya faru. Sakamakon rikicin da ya faru tsakanin makiyaya da manoma an salwantar da dukiyoyi da rayuka da dama

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

3 food items legal in Nigeria but banned abroad

3 food items legal in Nigeria but banned abroad

Top 10 African countries with the highest crime rates

Top 10 African countries with the highest crime rates

5 Nollywood historical films you should see on October 1

5 Nollywood historical films you should see on October 1

6 key figures who paved the way for Nigeria’s Independence in 1960

6 key figures who paved the way for Nigeria’s Independence in 1960

Top 10 African countries with the cheapest data prices from June to September

Top 10 African countries with the cheapest data prices from June to September

Venita, Soma and Angel get evicted from Big Brother Naija All Stars

Venita, Soma and Angel get evicted from Big Brother Naija All Stars

Here's why guinea fowls make great security guards

Here's why guinea fowls make great security guards

How Editi Effiong delivered a global hit with 'The Black Book' [Exclusive]

How Editi Effiong delivered a global hit with 'The Black Book' [Exclusive]

The World Bank has warned that Nigeria may bear some of the brunt of the Niger coup

The World Bank has warned that Nigeria may bear some of the brunt of the Niger coup

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT