Shugaba Buhari ya fasa kwai inda ya sanar da kudirin zarcewa, sanarwar tasa ta tada kura indan har ga zuwa yanzu ana cece-kuce kan kudirin a kafafen sada zumunta. Inda wasu suka yi maraba da yunkurin wasu kuma basu goyin bayan neman da shugaban zai yi.
Kalli martanin wani dattijo kan kudirin tsayawa takara da shugaba Buhari yayi
Shugaba Buhari ya sanar da kudirin sake tsayawa takara a zaben 2019 a wajen taron jiga-jigan jam'iyar APC da aka gudanar a garin Abuja ranar 9 ga watan Afrilu
Kalli martanin da wannan dattijo ya bayar kan lamarin.
Shugaban kasa ya sanar da kudirin neman zarcewa a wajen taron shugabannin jam'iyar sa ta APC jim kadan kafin zarce zuwa kasar Ingila inda ya kai ziyarar aiki.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
When women don’t wash their bras often, these 5 things happen
BBNaija's Maria announces birth of her baby boy named Leonardo
What Chicago State University documents reveal about Tinubu
DIY Recipes: How to make bread pizza pockets
11 things to do when travelling to another country
Pastor enters zoo, plays with lions to prove to church members that he’s powerful (video)
Top 10 African countries with the cheapest data prices from June to September
3 food items legal in Nigeria but banned abroad
Venita, Soma and Angel get evicted from Big Brother Naija All Stars
ADVERTISEMENT