Advertisement
Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas
Advertisement
Shugaban ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammed dake nan jihar inda ya samu tarba daga gwamna Akinwunmi Ambode da sauran jami'an gwamnati safiyar ranar alhamis 29 ga watan maris.
Advertisement
Jim kadan bayan saukar sa shugaban ya kaddamar da sabuwar tashar mota na zamani da gwamnatin jihar ta gina a nan garin Ikeja babban birnin jihar.
Shugaban zai kuma halarci taron lekca na raya zagayowar ranar haihuwar tsohon gwamnan jihar kuma daya daga cikin jagororin jam'iyar APC wato Asiwaju Bola Tinubu wanda za'a gudanar a dakin taro na Eko convention center dake garin Victoria Island nan jihar.
Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement