Shugaban ya sauka a filin jirgin Murtala Muhammed dake nan jihar inda ya samu tarba daga gwamna Akinwunmi Ambode da sauran jami'an gwamnati safiyar ranar alhamis 29 ga watan maris.
Ziyarar shugaban kasa zuwa jihar Legas
Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas
Jim kadan bayan saukar sa shugaban ya kaddamar da sabuwar tashar mota na zamani da gwamnatin jihar ta gina a nan garin Ikeja babban birnin jihar.
Shugaban zai kuma halarci taron lekca na raya zagayowar ranar haihuwar tsohon gwamnan jihar kuma daya daga cikin jagororin jam'iyar APC wato Asiwaju Bola Tinubu wanda za'a gudanar a dakin taro na Eko convention center dake garin Victoria Island nan jihar.
ADVERTISEMENT
Wannan shine karo na farko da shugaban kasa mai zaman kujera zai kai ziyarar aiki jihar Legas.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Bella Shmurda seemingly throws shade at Naira Marley in new tweet
Africa is set to welcome the idea of borderless trade within the continent
'For commodification of the naira, use cassava' [Pulse Explainer]
Why some people refrigerate their condoms before use
5 outfits for 5 days of work inspired by Regina Daniels
African countries by Netflix' contribution to their GDP
Sleep paralysis: Caused by witches or a natural occurrence?
Mohbad records 6 entries in top 10 of TurnTable Top 100
5 things women put on that men find instantly attractive
ADVERTISEMENT