ADVERTISEMENT

Ba sauki ga duk wani ma'aikacin hukumar da aka kama da laifin zamba

Magu ya sanar da haka a wani hulɗa da yayi da mawallafa a Abuja ranar laraba

Mukaddashin Shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa Ibrahim Magu ya bayyanar cewa akwai wasu daga cikin jami’an hukumar wanda karar su na gaban kotu.

Magu ya sanar da haka a wani hulɗa da yayi da mawallafa a garin Abuja ranar laraba.

Duk da cewa bai sanar iyakar ma’aikatan da ake zargi da aikata laifi, shugaban ya jaddada cewa ba zai sassauta ma duk wani ma’aikacin hukumar da aka kama da aikata laifin cin hanci.

Shugaban ya ayyana cewa hukumar ta sallami wasu jami’an ta kasancewa sun samu matsala da takardar shaidar su na makaranta. Ya kara da cewa an kai karar wasu gaban kotu.

ADVERTISEMENT

Magu ya sanar cewa yakin ganin an kawar da cin hanci da rashawa a ƙasar ya karfafa kuma yana neman taimakon jama’a wajen ganin cewa sun cinma burin su musamman kafofin watsa labarai.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Top 10 African countries producing Palm Oil

Top 10 African countries producing Palm Oil

Top 10 most ethnically diverse countries in Africa

Top 10 most ethnically diverse countries in Africa

African countries with the cheapest household electricity prices

African countries with the cheapest household electricity prices

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Top 10 happiest countries in Africa in 2023

Top 10 happiest countries in Africa in 2023

SAN reacts to alleged meeting between CJN Ariwoola and Tinubu

SAN reacts to alleged meeting between CJN Ariwoola and Tinubu

Davido reportedly spends over ₦300 million on new Lamborghini

Davido reportedly spends over ₦300 million on new Lamborghini

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

5 ranking PDP lawmakers who became Labour Party casualties

5 ranking PDP lawmakers who became Labour Party casualties

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT