ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

"Shùgaban ƙasa Muhammadu Buhari Shi ne Macèciʼn mú", Gwamnan Borno ya faɗa

Gwamna Shettima ya kuma ƙara magana cêwa Gwamnatin Goodluck Jonathan da Jàmʼiyyár PDP bàlaʼi ne wandà ya sami ƙasar Najeriyá.

Borno state Governor, Kashim Shettima

Shettima ya faɗa cêwa idan ba domin Allah (SAW) ya ba Shugaban ƙasa dama na shugabanciʼn Najeriya a cikin lokaci, ʼƴan Boko Haram da sun shàfá ƴankin Arewa ta Gabas gaba ɗaya da hallakà.

Da yake jawabì a bikin buɗe taron Tsofafin Dattijan Arewa a Jihar Kaduna, Gwamnan Borno ya faddàɗa cêwa haɗin kai ya zama tílas.

Ya kan baƴƴana Gwamnatin Goodluck Jonathan a matsaƴin máfi gírma da bàlaʼi ga tarihiʼn Najeriya. Bugu da ƙari, ya ce Najeriya  ta na akan gâɓar auka a lokacin tsohon Shugaban Ƙasa.

Shettima ya sheida cewa "Shugaban Ƙasar Najeriya ya cècí mutanen Arewa ta Gabas. Wai Zuwaʼn shi ya kuma kaskancè ʼƴan Boko Haram, ko da baʼa gámà shafe su gaba ɗaya."

ADVERTISEMENT

Ga ƙarshen bayani, Gwamna Shettima ya kwatanta cewa yaraʼn da aka hállákà bââsu kirguwa, kuma  mùsammàn Mata dubu hamsin suka rasa Mazajensu a sakamakon ayyukan ʼƴan Boko Haram.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT