ADVERTISEMENT

Gwamna ya bayyana aniyar sa na fitowa takarar kujerar shugaban kasa

Ya sanar da hakan ne ranar asabar 4 ga watan Agusta a garin Gombe inda ya bayyana cewa ya daukaka kiran da jama'a suka yi masa na ya fito takarar.

Yace inganta tsaro tare da bunkasa harkar kasuwanci a kasa sune manufofin da zai sama ido inda ya hau karagar mulki.

Hakazalika gwamnan yace zai yi iya bakin kokarin sa ya fatattaki talauci a kasa karkashin shugabanci shi.

A nashi bayyana game da fitowar sa, shugaban cibiyar yakin neman zaben Dankwambo, farfesa Terhember Shinja yace lokaci yayi da dan yankin arewa maso gabas zai maye kujerar shugabancin Nijeriya.

ADVERTISEMENT

Shugaban yace gwamnan ya taka rawar gani a jam'iyar PDP wajen farfado da martabar ta a idon jama'a.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

Nancy Isime names the kind of actors she prefers to kiss on set

Nancy Isime names the kind of actors she prefers to kiss on set

How Abacha's death saved my dad's life 24hrs before execution - Diya's son

How Abacha's death saved my dad's life 24hrs before execution - Diya's son

The best way to brush your teeth to prevent mouth odour

The best way to brush your teeth to prevent mouth odour

Whitemoney drags BBNaija women, says they waste their time on the show

Whitemoney drags BBNaija women, says they waste their time on the show

5 reasons you'd be lucky to date a woman with a higher s*x drive than you

5 reasons you'd be lucky to date a woman with a higher s*x drive than you

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT