Advertisement
Sakon juma'a tamu ta yau daga Falalu Dorayi
Advertisement
MU GUJI KAZAFI D A NEMO L A I F I N JUNA."Bai halatta ba ga Mumini, Ya ringa bibiyar yan uwansa Muminai domin ya gano NAKASUNSU da GAZAWARSU da AIBUNSU ko KAZANTARSULallai haka mummunar dabi'a ce mai HALAKARWA. Dabi'a ce ta mutanen da ake zargi, kuma KAZANTA ce, Kuma hakan ya sabawa shari’ar ALLAH MAI GIRMA, Ya sabawa koyarwar Annabi MUHAMMAD (SAW). RASULULLAH (SAW) Yace;: “Albarka ta tabbata ga wanda ya shagaltu da laifuffukansa daga laifuffukan mutane.”
Advertisement
Barka da juma'a.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement