Advertisement
Dalilin da yasa shugaba Buhari ya soke zaman majalisa na wannan makon
Nigeria's President Muhammadu Buhari
Sanarwar tace an dakatar da zaman ne bisa ga ayyukan siyasa da ake fama da shi a kasar a halin yanzu musamman zaben fidda da gwani na jam'iyun kasar.
Advertisement
Shugaba Muhammadu Buhari ya dakatar da zaman majalisar sa da aka saba yi na mako-mako.
Advertisement
A cikin wata takardar sanarwa da mai magana da yawun shugaban, Femi Adeshina, ya fitar zaman majalisar gwamnatin tarayya ba zata gudana wannan makon bisa ga wasu dalilai na siyasa.
Kamar yadda sanarwar tace mafi yawancin yan majalisar suna cikin masu gudanar da wadannan zabunan a jihohin daban-daban don haka aka dakatar da zaman wannan makon domin basu damar mayar da hankali wajen zaben.
Zaman majalisar gwamnatin tarayya tana gudana ne a ko wani ranar Laraba cikin mako kuma shugaba yake jagorantar zaman tare da mataimakin sa da sauran ministocin kasar.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement