Hakazalika an raunata mutum sama da dubu biyu kuma gidaje da gonaki fiye da dubu goma aka lalata a jihar.
Adadin mutanen da suka mutu a jihar Zamfara
Akalla mutum sama da 1300 suka mutu sakamakon hare-haren da yan ta'ada suka kai a jihar na tsawon shekaru 7
Bayanan sun fito yayin da gwamnatin taraya ta tura rundunar sojojin sama jihar domin taimakwa wajen kawo karshen ta'adanci a jihar.
A labarin da BBC ta fitar, sakataren gwamnatin jihar Farfesa Abdullahi Muhammed ya shaida cewa, gwamnati tana cigaba da bada kudade da sauran kayyakin sassauci ga wadanda lamarin ya shafa.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
Bella Shmurda seemingly throws shade at Naira Marley in new tweet
Africa is set to welcome the idea of borderless trade within the continent
'For commodification of the naira, use cassava' [Pulse Explainer]
Why some people refrigerate their condoms before use
5 outfits for 5 days of work inspired by Regina Daniels
African countries by Netflix' contribution to their GDP
Sleep paralysis: Caused by witches or a natural occurrence?
Mohbad records 6 entries in top 10 of TurnTable Top 100
5 things women put on that men find instantly attractive
ADVERTISEMENT