A labarin da BBC ta fitar gwamnatin ta ce ta dauki matakin ne saboda yadda kiran sallan ke damun mutanen da ke makwabtaka da masallatan musamman a shiyar Nyarugenge inda masallaci mafi girma a kasar yake.
An haramta kiran sallah da lasifika a kasar Rwanda
Kungiyar al'ummar musulmin Rwanda ta soki matakin, inda daya daga cikin jagororin kungiyar ya ce wannan ba shi ne matakin da ya kamata gwamnati ta dauka ba.
A cewarsa, kamata ya yi gwamnati ta amince a dinga rage karar lasifika a lokacin kiran Sallan.
Rwanda ta kafa wata sabuwar doka da za ta kula da lamurran gudanar da addini a kasar.
Wannan matakin ya biyo bayan kulle wasu wuraren bautar yan addinin kirista a fadin kasar mara tsari.
ADVERTISEMENT
A kwanan baya ma gwamnatin Rwanda ta rufe coci sama da 700 saboda dalilai na tsaro da kiwon lafiya.Sannan an kame malaman coci da dama.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
Recommended articles
‘I started using the pill after sex because I don’t trust men’ - Single woman
Mohbad did not die in our facility, he was dead on arrival - Hospital
5 outfits for 5 days of work inspired by Regina Daniels
Mohbad records 6 entries in top 10 of TurnTable Top 100
Economic challenges ahead: Nigeria and South Africa told to prepare for a tough 2023
'The Black Book' is number 1 on Netflix in 12 countries
Ogun Govt cancels Independence Day celebrations 'to reflect the mood of the nation'
Over 25% of the men who requested DNA tests weren’t biological fathers - Report
Venita, Soma and Angel get evicted from Big Brother Naija All Stars
ADVERTISEMENT