ADVERTISEMENT

Gwamnatin tarayya zata saki sunayen wadanda suka wawushe kudin jama’a - inji ministan shari’a

Ministan yace za’a saki sunayen bayan gwamnati ta cika ka’idojin shari’a

Abubakar Malami

Gwamanatin tarayya tace zata saki sunayen barayin gwamnati wadanda suka wawushe kudin jama’a ma idon jama’a

Babban kotun tarayya dake jihar Lagos ta umurci gwamnatin Muhammadu Buhari da ta bayyanar da sunayen wadanda ake zargin  wawushe kudin jama’a.

Hakika gwamnatin tarayya tayi iƙirari cewa huƙumar yaki da rashawa (EFCC) ta gano wasu maƙodan kudi daga wasu barayin gwamnati amma ta ki bayanar da sunayen su.

Bayan umurnin da kotu ta bada, gwamnati ta yarda da wallafa sunayen wadanda ake ma zargin wawushe kudin jama’a idan  ta cika duk wani mataki/ka’ida da ya kamata ta bi na shari’a.

ADVERTISEMENT

A bayanin ministan shari’a Abubakar Malami, sai an bi matakai da shari’a ta yi  umurni.

Babban lauyan gwamnatin tarayya ya yi wannan bayani a fadar gwamnatin tarayya ranar laraba 5 ga watan Yuli.

Malami ya kara da cewa jiran tsammani daga hukuncin kotu yasa gwamnati baza ta iya bayanar da wasu labarai game da barayin gwamnati.

Mai shari’a Hadiza Shagari ta umurci gwamnatin tarayya da ta saki sunayen wadanda ake zargin wawushe kudin gwamnati ma idon yan kasar bayan karar neman  ‘yancin labari da huƙumar SERAP ta yi

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

South Korea eyes one of Nigeria’s precious minerals

South Korea eyes one of Nigeria’s precious minerals

4 highlights from Thursday's pool party on 'BBNaija All Stars'

4 highlights from Thursday's pool party on 'BBNaija All Stars'

Pere calls out housemates for disrespecting Ilebaye on 'BBNaija All Stars'

Pere calls out housemates for disrespecting Ilebaye on 'BBNaija All Stars'

TikTok

List of African countries and how much of their salaries they spend on iPhones

List of African countries and how much of their salaries they spend on iPhones

Ukraine plans to fight hunger in Africa despite the dangerous transport routes

Ukraine plans to fight hunger in Africa despite the dangerous transport routes

Ghana is looking to supply Nigeria with its electricity needs following power grid shutdown

Ghana is looking to supply Nigeria with its electricity needs following power grid shutdown

Top 10 African countries with the highest food inflation rates

Top 10 African countries with the highest food inflation rates

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT