Advertisement
Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka
Advertisement
A labarin da jaridar Daily trust ta fitar, shugaban karamar hukumar Alhaji Mustapha Gado ya bayyana cewa, sojoji dake tsare da kauyen sunyi arangama da barayin wanda yayi sakamakon kashe wasu da dama na daga cikin su.
Advertisement
Yace jami'an rundunar sojoji biyu suka rasa rayukan su a sakamakon musayar.
Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka.
Sai dai bai bayyanar da adadin yan bindigar da suka rasu sanadiyar hartabon.
Idan ba'a manta ba a makon da ya shude mutane 30 suka rasu sakamakon harin da wasu yan bindiga suka kai daidai kauyen Bawar daji.
Advertisement
Kan wannan lamarin Gwamnan jihar Abdulaziz Yari ya bada umarni na a harbe duk wani mai girke da makamai
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement