ADVERTISEMENT

Anyi musayar wuta tsakanin yan bindiga da sojoji, jami'ai biyu sun rasu

Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka

A labarin da jaridar Daily trust ta fitar, shugaban karamar hukumar Alhaji Mustapha Gado ya bayyana cewa, sojoji dake tsare da kauyen sunyi arangama da barayin wanda yayi sakamakon kashe wasu da dama na daga cikin su.

Yace jami'an rundunar sojoji biyu suka rasa rayukan su a sakamakon musayar.

Alhaji Gado ya sanar cewa tuni aka tafi da gawar sojojin garin Gusau babban birnin jihar daga garin Anka.

Sai dai bai bayyanar da adadin yan bindigar da suka rasu sanadiyar hartabon.

ADVERTISEMENT

Idan ba'a manta ba a makon da ya shude mutane 30 suka rasu sakamakon harin da wasu yan bindiga suka kai daidai kauyen Bawar daji.

Kan wannan lamarin Gwamnan jihar Abdulaziz Yari ya bada umarni na a harbe duk wani mai girke da makamai

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

Despite $3 billion bailout, Ghana has essentially gone bankrupt

Police finally dig up Mohbad's body, autopsy to commence soon

Police finally dig up Mohbad's body, autopsy to commence soon

Burna Boy shows love to Ghanaian market women dancing to his song [VIDEO]

Burna Boy shows love to Ghanaian market women dancing to his song [VIDEO]

Top 10 African cities with the least affordable housing

Top 10 African cities with the least affordable housing

My marriage is sweeter than what you see online - Regina Daniels

My marriage is sweeter than what you see online - Regina Daniels

All the scientific reasons your breasts are not equal in size

All the scientific reasons your breasts are not equal in size

Davido, Zlatan, Falz, others attend Mohbad’s candlelight procession in Lagos

Davido, Zlatan, Falz, others attend Mohbad’s candlelight procession in Lagos

Pastor Jimmy Odukoya responds to queries on why he keeps dreadlocks

Pastor Jimmy Odukoya responds to queries on why he keeps dreadlocks

Goge Africa is concerned some BBNaija acts violate Nigeria's moral values

Goge Africa is concerned some BBNaija acts violate Nigeria's moral values

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT