Advertisement
Jami'an hukumar kashe gobarar wuta na jihar Kano ta tabbatar da mutuwar, Sadi Yusuf ranar talata 22 ga watan Mayu.
Advertisement
Jami'an hukumar kashe gobarar wuta na jihar Kano ta tabbatar da mutuwar, Sadi Yusuf ranar talata 22 ga watan Mayu.
Advertisement
Kamar yadda jami'in hukuimar ya sanar, sun garzaya rijiyar da ya fada ne cikin gaggawa bisa kiran da suka samu daga jama'a dake wajen, sai dai ko da suka yunkura wajen ceton rayuwar shi basu yi nasara ba.
Bugu da kari, jami'an hukumar sun sanar cewa gabanin tabbatar da mutuwar shi, sun mika gawar shi ga mai garin anguwar, Isa Garba.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement