ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Sabon rikici ya barke a jihar Filato, mutum 25 sun rasa rayuka

Maza 19, mata 3 da yara 3 suka mutu sakamakon harin da ake zargin wasu makiyaya da kai wa kauyen Dandu dake karamar hukumar Bassa

Ana zargi wasu makiyaya da gudanar da harin wanda yayi sakamakon mutuwar maza 19, mata 3 da yara 3.

Kamar yadda Channelstv ta fitar lamarin ya faru ne a daren ranar litinin 12 ga wata a kauyen Dandu na gundumar Kwall dake karamar hukumar Bassa na jihar.

Wannan lamarin ya faru kwana hudu bayan ziyarar aiki da shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kai jihar.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT