Advertisement
kakakin shugaban kasa shehu sani ya tabbatar da haka
Advertisement
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi a babban taro na majalisa dinkin duniya da za’a gabatar a kasar Amurka.
Advertisement
Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya sanar da haka kamar yanda jaridar Punch ta ruwaito.
Shehu ya tabbatar cewa shugaban zai yi jawabi a taron majalisar dinkin duniya da za’a gabatar da kasar Amurka.
“Babu tabbatacciyar ranar da zai bar kasa don yana iya canzawa amma dai na san ana sa ran cewa zai yi jawabi a taron. Don haka na san zai halarci taron kuma zai yi jawabi.” inji kakakin.
Buhari shine Shugaba na bakwai da zai yi jawabi a taron majalisar da za’a gabatar.
Advertisement
Zai yi jawabi bayan shuwagabannin kasar Brazil, Amurka, Guinea, Switzeland, Jordan da Slovakia.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement