ADVERTISEMENT

Matan Kano da Katsina sune kan gaba cikin masu ta'amali da miyagun kwayoyi

Majalisar matan arewa tayi kira ga gwamnatin kasa wajen samad da mafita wajen rage radadin amfani da miyagun kwayoyi tsakanin matan jihohin.

Majalisar matan arewa (NWC) tace karuwar amfani da miyagun kwayoyi cikin al'umma tana faruwa ne bisa halin takaici da rashin ilimi da wasu matan suka tsinci kansu a jihohin Kano da Katsina. Majalisar ta kara da cewa wata sayi tasirin mumunan shawarwari daga abokanan yana haifar da bakan jarabar da ya fado ma al'ummar arewa.

A taron wayar da kai da kungiyar ta gudanar a garin Abuja, kungiyar tayi kira da babban murya ga gwamnatin kasa wajen kawo mafita ga matsaloli dake haifar da amfani da kwaya tsakanin matan arewan.

Shugaban kungiyar Aisha Hussain ta kara da cewa akwai bukatar wayar da kan al'umma wajen kawar da amfani da miyagun kwayoyi tsakanin matan arewa.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

For men: 5 places you shouldn’t touch a woman during s*x

Men, here's how to give your woman an extended orgasm

Men, here's how to give your woman an extended orgasm

Top 10 African countries with the most transparent GDP data

Top 10 African countries with the most transparent GDP data

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Train crash: Bus driver begs for forgiveness after psychiatric, drug tests

Diya’s country home in Ogun devoid of sympathisers

Diya’s country home in Ogun devoid of sympathisers

How a Deeper Life pastor allegedly deflowered teenager

How a Deeper Life pastor allegedly deflowered teenager

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

Mercy Aigbe struggles to stay awake after Sahur during Ramadan

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Top 10 African cities with the highest population growth from 2022 to 2023

Ayu: Wike backs suspension of PDP national chairman over election defeat

Ayu: Wike backs suspension of PDP national chairman over election defeat

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT