The sports category has moved to a new website.
ADVERTISEMENT

ASUU tana goyon bayan takarar Atiku

SPONSORED

Kungiyar malaman jami'a ta kasa rehin jihar Ogun ta fito fili ta bayyana cewa tana goyon bayan Atiku Abubakar a takarar kujerar shugaban kasa.

PDP Presidential candidate, Atiku Abubakar

Kungiyar tare da gamayyar ma'aitakan ma'aikatar ilimi na jihar zasu hada kai wajen samar ma dan takarar jam'iyar PDP kuri'u a zaben shugaban kasa.

Malaman sun bayyana matakin da suka dauka yayin da suka gana da mataimakin shugaban cibiyar yakin neman zaben Atiku kuma tsohon gwamnan jihar Ogun, Gbenga Daniel.

Sun bayyana cewa " Babu tsari a tarayya kai ga jihohi dangane da harkar ilimi."

ADVERTISEMENT

Malaman sunce yan siyaya sun talautar da jama'a kai ga har suna iya shawo kansu da kudi wajen zabe wanda ke haifar da samun shugabanni.

Kungiyar ta jinjina ma anniyar Atiku wajen samad da ayyukan yi ga dinbim jama'a dake kasar. Tace matakin zata daukaka Najeriya bisa tafarkin cigaba.

Daya daga cikin malaman yana mai cewa " A shirye malamai suke wajen mara ma dan takarar PDP baya domin hana faruwar kwatancin abun da ya faru a 2015. Muna tare da Atiku kuma duk abun da zamu yi zamu yishi ne yadda ya kamata."

A jawabin sa, Gbenga Daniel ya tabbatar ma malaman burin Atiku wajen sauya fasalin kasa.

Daniel yace " Babban kalubale da ya kamata mu fuskanta shine tashi tsaye wajen nuna rashin amincewa da gwamnati dake saman gado."

ADVERTISEMENT

Ya kara da cewa ganawar da malaman yana da muhimmanci domin " cinma manufa a zaben dake gabatowa."

Yace " Buhari ya gaza samun nasara a matakai da ya dauka na bunkasa tattalin arzikin da kuma harkar tsaro da cin hanci." 

Tsohon gwamnan ya kara da cewa za zaben bana zata haifar da tarihi a tarihin siyasar kasar.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

Recommended articles

Obi presents software engineer as witness against Tinubu at tribunal

Obi presents software engineer as witness against Tinubu at tribunal

Nonso Diobi is making a Nollywood comeback after 6-year break

Nonso Diobi is making a Nollywood comeback after 6-year break

Veteran Nollywood actor Adewale Adeyemo is dead

Veteran Nollywood actor Adewale Adeyemo is dead

Naira marginally rises against dollar in 24 hours of Tinubu's presidency

Naira marginally rises against dollar in 24 hours of Tinubu's presidency

Beautiful Nubia, Tosin Ashafa, others pay tribute to OAU alumnus Abass Oyeyemi

Beautiful Nubia, Tosin Ashafa, others pay tribute to OAU alumnus Abass Oyeyemi

An Ekiti chef is attempting to break Hilda Baci’s cook-a-thon record by cooking for 120 hours

An Ekiti chef is attempting to break Hilda Baci’s cook-a-thon record by cooking for 120 hours

Obaseki increases minimum wage to ₦40k, asks workers to work from home twice a week

Obaseki increases minimum wage to ₦40k, asks workers to work from home twice a week

Tribunal rejects PDP, LP’s request for live broadcast of court proceedings

Tribunal rejects PDP, LP’s request for live broadcast of court proceedings

Iya Gbonkan receives brand new car with almost ₦5 million in donation

Iya Gbonkan receives brand new car with almost ₦5 million in donation

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT