ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Yan majalisar wakilai 36 sun fice daga APC zuwa PDP da ADC

Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Obasanjo ta kafa.

Kakakin majalisar Yakubu Dogara ya karanta labarin haka a a zaman majalisar da aka gudanar ranar talata 24 ga wata.

Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Olusegun Obasanjo ta Coalition for Nigeria Movement ta kafa.

Labarin ficewar su ya biyo bayan wanda ya faru a zauren majalisar dattawa inda sanatoci 15 suka sauya jam'iya daga APC zuwa PDP.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT