ADVERTISEMENT
Yan majalisar wakilai 36 sun fice daga APC zuwa PDP da ADC
Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Obasanjo ta kafa.
Kakakin majalisar Yakubu Dogara ya karanta labarin haka a a zaman majalisar da aka gudanar ranar talata 24 ga wata.
Mutum 32 sun fice zuwa PDP yayin da sauran mutane 4 suka koma jam'iyar ADC wanda tafiyar Olusegun Obasanjo ta Coalition for Nigeria Movement ta kafa.
Labarin ficewar su ya biyo bayan wanda ya faru a zauren majalisar dattawa inda sanatoci 15 suka sauya jam'iya daga APC zuwa PDP.
JOIN OUR PULSE COMMUNITY!
ADVERTISEMENT
Eyewitness? Submit your stories now via social or:
Email: eyewitness@pulse.ng
ADVERTISEMENT