Advertisement
Gidauniyar Halima Atete wanda ke bada taimako ga yara kan koyan ilimi ta tallafa da kayan karatu kamar su jakkuna da littafai da kayan sawa har da biro.
Advertisement
Advertisement
Gidauniyar Halima Atete wanda ke bada taimako ga yara kan koyan ilimi ta tallafa da kayan karatu kamar su jakkuna da littafai da kayan sawa har da biro.
Za'a raba kayayyakin ga yara masu koyon ilimi gajiyayyu domin su cigaba da neman ilim
Duk a cikin kokarin da take don taimakawa gajiyayyu, jarumar ta ziyarci sansanin yan gudun hijira wadanda rikicin boko haram ya shafa a Maiduguri domin kai masu kayan agaji.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement