Advertisement
Ya zargi kakakin majalisar da wasu masu hanu-da-shuni na zauren da yi ma kasafin kudin kasa gyaran fuska
Advertisement
Dan majalisar mai wakiltar jihar Kano ya samun hukuncin bayan rahoton da kwamitin ladabtarwa na majalisar ta bayyana ma zauren bisa zargin da yayi.
Advertisement
Ya zargi kakakin majalisar da wasu masu hanu-da-shuni na zauren da yi ma kasafin kudin kasa gyaran fuska.
Kwamitin tayi bincike kan tabbacin faruwar hakan kana ta umarce shi da rubuta wasikar neman gafara.
A zaman da yan majalisar suka yi yau talata 13 ga wata maris 2018 kakakin majalisar Yakubu Dogara ya sanar ma sauran yan majalisar cewa shi Abdulmumin ya tura wasikar neman gafara ga zauren.
kakakin yace Jubrin ya cika ka'idoji da aka kafa masa tare da rubuta wasikar neman gafara, don haka yana iya dawowa aiki duk lokacin da ya shirya.
Advertisement
Subscribe
Sportal WhatsApp
Latest Videos
Nigeria hausa
Gobara tayi sanad in mutuwar mutum 35
11.09.2018
Advertisement
Videos
Advertisement
Advertisement
More from Pulse Nigeria
Advertisement