ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Malami ya dau alwashin sasanta Ganduje da Kwankwaso a Makkah

Yayin da ya zanta da manema labarai a garin Kano ranar alhamis, sannanen malamin ya bayyana cewa gabar dake tsakanin jagororin siyasa yana ma cigaban jihar zagon kasa

A labarin da DailyNigerian ta fitar a yayin da ya zanta da manema labarai a garin Kano ranar alhamis, sannanen malamin ya bayyana cewa gabar dake tsakanin jagororin siyasa yana ma cigaban jihar zagon kasa.

A cewar shi shaidan ne ya haddasa gaba tsakanin su ganin yadda a da sun kulla kyakyawar abota.

Malam Kalarawi ya jaddada cewa za'a cigaba da yunkurawa wajen sulhunta inda ya kara da cewa zai sulhunta su a kasa mai tsarki.

Daga karshe malamin yayi kira ga jama'a da su taya shi da addua da kuma fatan alheri bisa wannan gaggarumin aikin da zai yi.

ADVERTISEMENT

Tun ba yau ba yan siyasar ke takun saka tsakanin su wanda sakamakon gabar dake tsakanin su ya haddasa rigima tsakannin magoya bayan su tare da kuma yi ma juna kalaman batanci.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT