ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT

Buhari zai halarci taron majalisar dinkin duniya a Amurka

kakakin shugaban kasa shehu sani ya tabbatar da haka

Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi a babban taro na majalisa dinkin duniya da za’a gabatar a kasar Amurka.

Kakakin shugaban kasa Garba Shehu ya sanar da haka kamar yanda jaridar Punch ta ruwaito.

Shehu ya tabbatar cewa shugaban zai yi jawabi a taron majalisar dinkin duniya da za’a gabatar da kasar Amurka.

“Babu tabbatacciyar ranar da zai bar kasa don yana iya canzawa amma dai na san ana sa ran cewa zai yi jawabi a taron. Don haka na san zai halarci taron kuma zai yi jawabi.” inji kakakin.

ADVERTISEMENT

Buhari shine Shugaba na bakwai da zai yi jawabi a taron majalisar da za’a gabatar.

Zai yi jawabi bayan shuwagabannin kasar Brazil, Amurka, Guinea, Switzeland, Jordan da Slovakia.

JOIN OUR PULSE COMMUNITY!

Unblock notifications in browser settings.
ADVERTISEMENT

Eyewitness? Submit your stories now via social or:

Email: eyewitness@pulse.ng

ADVERTISEMENT
ADVERTISEMENT